Judith Chime

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Judith Chime
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 20 Mayu 1978 (45 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Judith Chime (an haife tane a ranar 20 ga watan Mayun shekarar 1978) itace tsohuwar ya wasan kwallan kafa ta Najeriya, wacce take buga mai tsaron gidan kwallon kafa na Najeriya. Ta taka leda a kungiyar kwallon kafa ta mata ta kasa ta Najeriya a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA na shekarar 1999,[1] da kuma a wasannin Olympics na lokacin bazara na 2000[2][3]

Duba nan kasa[gyara sashe | gyara masomin]

  • Najeriya a Gasar Olympics ta bazara ta 2000

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Judith Chime - Soccer - Scoresway - Results, fixtures, tables and statistics". scoresway.com. Archived from the original on 24 October 2017. Retrieved 17 February 2017.
  2. "BBC SPORT - FOOTBALL - Super Falcons face tough test". bbc.co.uk. Retrieved 17 February 2017.
  3. "Nigeria Names Olympic Soccer Team". 24 August 2000. Retrieved 17 February 2017 – via AllAfrica.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]