Kada City F.C.

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kada City F.C.
Bayanai
Iri ƙungiyar ƙwallon ƙafa
Ƙasa Najeriya

Kada City Football Club kungiyar kwallan kafa ne a Nijeriya kwallon kafa kulob na birni a Kaduna a halin yanzu gasar a karo na biyu bene na Najeriya kwallon kafa league, Nigeria National League

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Kada city Fc klub dn garin an kirkireshi ne domin bunkasa cigaban kwallon kafa a cikin jihar kaduna. Sunyi bikin bayyana su a hukumance a cikin watan Fabrairun 2018.

Kada City ta samu nasarar buga wasan share fagen shiga gasar cin kofin Najeriyar na shekarar 2018 a kan Bendel Insurance FC kuma ta fara buga gasar Firimiya ta Najeriya a karon farko a shekarar 2019.

Kungiyar yanzu[gyara sashe | gyara masomin]

Kamar yadda na 11 watan Fabrairu 2019  

No. Pos. Nation Player
3 Nigeria NGA Promise Onuh
4 DF Nigeria NGA Ekene Obi
5 Nigeria NGA Osita Egbo
6 Nigeria NGA Pascal Eze
7 Nigeria NGA Anayo Iwuala
8 Nigeria NGA Nura Mohammed
11 DF Nigeria NGA Papa Idris
12 Nigeria NGA Felix Benjamin
13 MF Ghana GHA Richard Yamoah
14 Nigeria NGA Jamilu Coker
15 Nigeria NGA Kabiru Adewale
No. Pos. Nation Player
17 Nigeria NGA Anayo Iwuala
18 Nigeria NGA Abdulakeem Adeyemo
19 Nigeria NGA Sadiq Suleiman
22 GK Nigeria NGA Bobai Daniel
23 Nigeria NGA Anthony Micheal
24 Nigeria NGA Ozor P. Felix
30 GK Nigeria NGA Ndukauba Sochima
31 Nigeria NGA Kabiru Sanusi
32 DF Nigeria NGA Solomon Kantoma
37 Nigeria NGA Kingsley Ezeali
40 Nigeria NGA Shola Collins

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]