Kalla Ankourao

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kalla Ankourao
Minister of Foreign Affairs of Niger (en) Fassara

11 ga Afirilu, 2018 - 4 Disamba 2020
Ibrahim Yacouba - Marou Amadou
Minister of Equipment (en) Fassara

ga Afirilu, 2011 - ga Afirilu, 2012
Member of the National Assembly of Niger (en) Fassara

Disamba 2004 - 2023
Minister of Public Health (en) Fassara

ga Faburairu, 1995 - ga Janairu, 1996
Member of the National Assembly of Niger (en) Fassara

1993 - 1995
Minister of Public Health (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Dakoro (gari), 1 ga Janairu, 1946 (78 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Makaranta École spéciale des travaux publics, du bâtiment et de l'industrie (en) Fassara
Université du Québec (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da civil engineer (en) Fassara
Imani
Jam'iyar siyasa Nigerien Party for Democracy and Socialism
Kalla Ankourao, 2019
Kalla Ankourao

Kalla Ankourao ɗan siyasan Nijar ne. Ya kasance memba na Jam’iyyar Nijar ta Demokradiyya da Gurguzu (PNDS), ya kasance Ministan Kiwon Lafiyar Jama’a na kasat nijar daga shekarar 1995 zuwa shekarar 1996 da Ministan Kayan aiki daga shekarar 2011 zuwa shekarar 2012.

Harkar siyasa[gyara sashe | gyara masomin]

A lokacin shekarar 1980s, Ankourao yayi aiki kuma a Ma'aikatar Ayyukan Jama'a da Shirye-shiryen Birane a matsayin Daraktan tsare-tsaren Birane. [1]

Ankourao an zabe shi ga Majalisar Dokokin Nijar a zaɓen majalisar dokoki na watan Fabrairun shekarar 1993 [2] a matsayin dan takarar PNDS a Sashen Maradi . [3] Bayan zaben majalisar dokoki na watan Janairun shekarar 1995, an nada shi Ministan Lafiya na Jama'a a gwamnatin da aka nada a ranar 25 ga watan Fabrairu, shekarar 1995; wannan gwamnatin an hambarar da ita a juyin mulkin soja a watan Janairun shekarar 1996. Daga baya an zabe shi ga Majalisar Dokoki ta Ƙasa a zaɓen majalisar dokoki na watan Disamba shekarar 2004 a matsayin dan takarar PNDS daga Sashin Maradi [4] kuma ya zama Shugaban kungiyar PNDS ta Majalisar Wakilai a lokacin wa’adin majalisa wanda ya biyo baya. [5]

Kamar na Babban Taro na Hudu na PNDS a watan Satumbar shekarar 2004, Ankourao memba ne na Kwamitin Zartarwar Jam’iyyar na asasa a matsayin Mataimakin Sakatare-Janar na Biyu.

Bayan Mahamadou Issoufou ya ci zaɓen shugaban ƙasa na Janairu <span typeof="mw:Entity" id="mwJw">–</span> Maris shekarar 2011 kuma ya fara aiki a matsayin Shugaba a ranar 7 ga watan Afrilu shekarar 2011, An kuma nada Ankourao ga gwamnati a matsayin Ministan Kayan aiki a ranar 21 ga watan Afrilu shekarar 2011. [6]

Kalla Ankourao

Ankourao yayi aiki a matsayin Ministan Kayan aiki na ɗan ƙasa da shekara; an kore shi daga gwamnati a ranar 2 ga watan Afrilu shekarar 2012. [7] An zabe shi ga Majalisar Dokoki ta Ƙasa a zaɓen watan Fabrairu na 2016 . [8].

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. Sub-Saharan Africa Report, issue 1, number 7 (1985), page 85.
  2. "Afrique de l'Ouest - Niger - Cour suprême - 1993 - Arrêt no 93-10/cc du 18 mars 1993", droit.francophonie.org (in French).
  3. "Afrique de l'Ouest - Niger - Cour suprême - 1993 - Arrêt no 93-3/cc du 1er février 1993", droit.francophonie.org (in French).
  4. List of deputies by constituency, National Assembly website (2005 archive) (in French).
  5. Page on parliamentary groups, National Assembly website (2005 archive) (in French).
  6. "Niger unveils new government", AFP, 21 April 2011.
  7. Aboubacar Yacouba Barma, "Les raisons d’un si léger remaniement" Archived 2013-06-24 at Archive.today, ActuNiger, 2 April 2012 (in French).
  8. "Arrêt n° 012/CC/ME du 16 mars 2016" Archived 2017-12-08 at the Wayback Machine, Constitutional Court of Niger, 16 March 2016, page 51.