Kgalebane Mohlakoana

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kgalebane Mohlakoana
Rayuwa
Haihuwa 10 Disamba 1993 (30 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Kgalebane Montebatsi Lydia Mohlakoana (an haife ta a ranar 10 ga watan Disamba shekara ta 1993) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga ƙungiyar mata ta Afirka ta Kudu .

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Mohlakoana ta fafata ne a kungiyar kwallon kafar mata ta Afirka ta Kudu a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta mata ta 2018, inda ta buga wasa daya.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]