Kungiyar Kwallon Raga ta Mata ta Jamhuriyar Kongo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kungiyar Kwallon Raga ta Mata ta Jamhuriyar Kongo
Bayanai
Iri national sports team (en) Fassara
Ƙasa Jamhuriyar Kwango

Kungiyar kwallon raga ta mata ta Jamhuriyar Kongo, tana wakiltar Jamhuriyar Kongo a wasannin kwallon raga na mata na kasa da kasa da kuma wasannin sada zumunta. Ta samu gurbin shiga gasar kwallon raga a Gasar Wasannin Afrika – Gasar Mata ta shekarar 2015 .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]