Kungiyar Wasan Kurket ta Gambiya

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kungiyar Wasan Kurket ta Gambiya
Bayanai
Wasa Kurket
Ƙasa Gambiya
Mamba na Kungiyar Wasan Kurket ta Afirka

Kungiyar Wasan Kurket ta Gambiya, ita ce hukuma mai gudanar da wasannin kurket a Gambia kuma tana gudanar da kungiyar wasan Kurket ta Gambia. Hedkwatarta a yanzu haka tana Banjul, Gambia. Ƙungiyar kurket ta Gambiya ita ce wakiliyar Gambiya a Majalisar kurket ta Duniya kuma mamba ce,[1] kuma ta kasance memba ta wannan ƙungiyar tun a shekarar 2002. Hakanan memba ce ta Ƙungiyar kurket ta Afirka.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ireland and Afghanistan ICC newest full members amid wide-ranging governance reform". International Cricket Council. 22 June 2017. Retrieved 1 September 2018.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]