Lukman Lawal

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Lukman Lawal
Rayuwa
Haihuwa Lagos, 19 Nuwamba, 1988 (35 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a boxer (en) Fassara


Lukmon Lawal (an haife shi ranar 19 ga watan Nuwamba, shekara ta alif 1988) a birnin Legas. ɗan damben Najeriya ne.[1][2] A wasannin Olympics na bazara na 2012, ya fafata a cikin babban nauyi na maza, amma ya sha kashi a zagayen farko.[3] Ya yi gasa a cikin wannan rukunin a wasannin Commonwealth na 2014.[4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

  1. London2012.com Archived 2012-08-25 at the Wayback Machine
  2. "Lukmon Lawal Bio, Stats, and Results". Olympics at Sports-Reference.com (in Turanci). Archived from the original on 2020-04-18. Retrieved 2017-10-04.
  3. "Lukmon Lawal". BBC Sport. Retrieved 13 September 2012. Template:Fv
  4. "Glasgow 2014 - Lukmon Lawal Profile". g2014results.thecgf.com. Archived from the original on 2017-10-05. Retrieved 2017-10-04.