Magaria (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Magaria


Wuri
Map
 12°59′53″N 8°54′35″E / 12.9981°N 8.9097°E / 12.9981; 8.9097
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Zinder
Department of Niger (en) FassaraMagaria (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 130,707 (2012)
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 400 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Magaria gari ne, da ke a yankin Zinder, a ƙasar Nijar. Shi ne babban birnin sashen Magaria. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimilar mutane 106 391 ne.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]