Maha Laziri
Appearance
| |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | Ameknas, 1991 (33/34 shekaru) | ||
| ƙasa | Moroko | ||
| Karatu | |||
| Makaranta |
Al Akhawayn University (en) Kansai Gaidai University (en) | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a |
militant (en) | ||
Maha Laziri (an haife ta a shekarar alif ɗari tara da tamanin da tara 1989) yar gwagwarmayar neman ilimi ce ta kasar Maroko, [1] wanda itace ta kafa kungiyoyi masu zaman kansu ta (Teach4Morocco). A cikin kuma shekara ta dubu biyu da goma sha huɗu 2014, Kasuwancin Larabawa sun sanya ta a cikin sha bakwai 17 a cikin jerin sunayen su guda ɗari 100 na Larabawa mafiya karfi.[2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Maha Laziri Archived 2018-10-08 at the Wayback Machine, Leaders Afrique.
- ↑ Mona Badi, Meet young Moroccan Maha Laziri, 17th Most Powerful Arab Women, Morocco World News, March 7, 2014.