Maine-Soroa (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Maine-Soroa


Wuri
Map
 13°12′41″N 12°01′26″E / 13.211389°N 12.023889°E / 13.211389; 12.023889
JamhuriyaNijar
Yankin NijarYankin Diffa
Department of Niger (en) FassaraMaine-Soroa (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 78,735 (2012)
Labarin ƙasa
Wuri a ina ko kusa da wace teku Komadugu Yobe
Altitude (en) Fassara 287 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Mainé dune de sable

Maine-Soroa ko Maïné-Soroa gari ne, da ke a yankin Diffa, a ƙasar Nijar. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimilar mutane 94 074 ne.

Uwargidan shugaban kasar Nijar, Aissata Issoufou.(Yar asalin garin)

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]