Malika Mezzane

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Malika Mezzane mawaƙiyar Moroco ce, marubuciya, kuma mai fafutukar kare haƙƙin Berber.

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Mezzane tana karatu cikin Fez where she earned a BA degree in philosophy from Sidi Mohamed Ben Abdellah University.[ana buƙatar hujja] ita tsohuwar malamar pilosopa.[ana buƙatar hujja] She has published 17 works in 22 publications, in 2 languages. In 1992 she travelled to Switzerland, where she resided for nine years until 2001, during which time she devoted herself to writing on a regular basis, committed to defending human rights in general and those of Maghrebi immigrants in particular. She is considered by manyTemplate:By whom the Berber ambassador to the Kurdish People, especially after she met the president of Kurdistan, Masoud Barzani, in July 2018. She is also a supporter of the state of Israel and has been outspoken on their right to be in "their homeland".

Labarai[gyara sashe | gyara masomin]

Waƙa[gyara sashe | gyara masomin]

Mezzane ta rubuta tarin wakoki da dama cikin Larabci:

  • Geneva, sauran maze shekara (2004)
  • Idan da zan iya gafartawa duniyar nan shekara (2005)
  • Idan gudun hijira na ya ƙare a cikin ku shekara (2005)
  • Lokacin da matattu suka yi mana alkawari shekara(2006)

Littattafai[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 2019, ta rubuta littafinta na farko mai suna "ما أصعب ألا أراك", inda take goyon bayan hadewar Kurdawa karkashin kasa guda.