Mamadou Mariem Diallo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mamadou Mariem Diallo
Rayuwa
Haihuwa Senegal, 2 ga Maris, 1967 (57 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya

Mamadou Mariem Diallo (an haife shi ranar 2 ga watan Maris ɗin 1967) ɗan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Senegal. Ya buga wasanni goma a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal daga 1993 zuwa 1994.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin ƙasashen Afrika a shekara ta1992.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Mamadou Mariem Diallo at National-Football-Teams.com