Mame Birame Mangane

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mame Birame Mangane
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 19 Nuwamba, 1969 (54 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 

Mame Birame Mangane (an haife shi ranar 19 ga watan Nuwamban 1969) ƙwararren ɗan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Senegal. Ya buga wa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal wasanni bakwai a 1993 da 1994.[1] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin Afrika a shekarar 1994.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Senegal squad 1994 African Cup of Nations