Mariatu Bala Usman

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mariatu Bala Usman
Rayuwa
Haihuwa Jihar Katsina
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Mariatu Bala Usman ita ce kwamishina ta yanzu a Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Katsina,[1]tana daga cikin Majalisar Zartarwa ta Jihar Katsina.[2][3]

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Kasancewar ta kwamishiniyar lafiya ta jihar Katsina, Mariatu ta shirya shirin kawar da cutar sankarau wacce aka fara ganowa a ranar 17 ga watan Janairun 2018 a yankin Bugaje na karamar hukumar Jibia. Ta aika da tawaga da dama don yin bincike, da jinya, da kuma bada magunguna da ilimin kiwon lafiya a matsayin matakan kariya.[4] Har ila yau Mariatu ta bayyana irin wahalar da mutanen Katsina suka sha na tsawon awannin tafiya zuwa wuraren kiwon lafiya.[5]

Haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Cholera, diarrhea kill 29 in Katsina". The Guardian Nigeria News - Nigeria and World News. 2018-07-03. Retrieved 2022-02-23.
  2. "Nigeria records fresh Lassa fever case - China.org.cn". www.china.org.cn. Retrieved 2020-11-18.
  3. Hub, Africa News. "Katsina residents travel for an hour to access health facilities – Commissioner". www.africanewshub.com. Retrieved 2020-11-18.
  4. "Katsina to commence vaccination against meningitis". TODAY. 2018-03-18. Retrieved 2020-11-17.
  5. "Usman, Samson Atekojo (2017-07-26). "Katsina residents travel for an hour to access health facilities - Commissioner". Daily Post Nigeria. Retrieved 2020-11-1