Mariya Mahmoud Bunkure

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mariya Mahmoud Bunkure
Rayuwa
Haihuwa Bunkure
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Mariya Mahmoud Bunkure ita ce kwamishinar ilimi matakin farko ta jihar Kano, Najeriya. [1] Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abdullahi Umar Ganduje ne ya nada ta.[2][3][4]

Rayuwar farko da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

An haifi Mariya Mahmoud Bunkure, a garin Bunkure na jihar Kano.

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Ta sanar da ranar 26 ga watan Oktoban shekara ta 2020 a matsayin ranar da za a sake bude makarantun sakandaren mallakin jihar, bayan watanni bakwai da rufewar su saboda cutar COVID-19 a jihar. [1]

Haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

Manazartaayani[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 "Kano owned tertiary institutions to re-open October 26th". Vanguard News (in Turanci). 2020-10-12. Retrieved 2020-11-10.
  2. SmartLife (2019-11-10). "Screened and confirmed the appointment of 20 commissioners nominees". Kano State Assembly (in Turanci). Archived from the original on 2020-11-05. Retrieved 2020-11-10.
  3. editor (2019-11-04). "Ganduje Sends Commissioner Nominees' List to House". THISDAYLIVE (in Turanci). Retrieved 2020-11-10.CS1 maint: extra text: authors list (link)
  4. "Ganduje sends 20 commissioner-nominees to Kano Assembly [FULL LIST]". Daily Nigerian (in Turanci). 2019-11-04. Archived from the original on 2020-11-16. Retrieved 2020-11-10.