Martins Amaewhule

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Martins Amaewhule
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Sana'a ɗan siyasa
Ɗan bangaren siyasa Rivers State People's Democratic Party (en) Fassara

Martins Chike Amaewhule ɗan siyasa ne a matakin jiha a Najeriya, kuma shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin jihar Ribas. Yana wakiltar mazaɓar Obio-Akpor I. Ɗan jam'iyyar PDP ne na jihar Ribas. An fara zaɓen shi a cikin shekarar 2011, kuma a cikin watan Maris na 2016 aka sake zaɓensa a Majalisar.[1][2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. http://www.inecnigeria.org/?inecnews=rivers-rerun-inec-releases-4-federal-constituency9m9-and-11-state-constituency-results
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2022-10-08. Retrieved 2023-04-07.