Mogadishu
![]() | ||||
---|---|---|---|---|
مقديشو (so) | ||||
![]() | ||||
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Jamhuriya | Somaliya | |||
Region of Somalia (en) ![]() | Banaadir (en) ![]() | |||
Babban birnin |
Somaliya Italian Somaliland (en) ![]() Somali Democratic Republic (en) ![]() Somali Republic (en) ![]() Hiraab Imamate (en) ![]() | |||
Yawan mutane | ||||
Faɗi | 2,120,000 (2015) | |||
• Yawan mutane | 23,296.7 mazaunan/km² | |||
Labarin ƙasa | ||||
Yawan fili | 91 km² | |||
Wuri a ina ko kusa da wace teku | Tekun Indiya | |||
Altitude (en) ![]() | 9 m | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Kasancewa a yanki na lokaci |
UTC+03:00 (en) ![]() |
Mogadishu (da Somaliyanci: Muqdisho; da Larabci: مقديشو) ko Mogadiscio birni ne, da ke a yankin Banaadir, a ƙasar Somaliya. Shi ne babban birnin ƙasar Somaliya kuma da babban birnin yankin Banaadir. Mogadishu tana da yawan jama'a 2,425,000, bisa ga jimillar 2017. An gina birnin Mogadishu kafin karni na tara bayan haifuwan annabi Issa.