Jump to content

Moruf Akinderu Fatai

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Moruf Akinderu Fatai
Rayuwa
Haihuwa 6 ga Janairu, 1965 (61 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Makaranta Jami'ar Ibadan
University of London (en) Fassara
Johns Hopkins University (mul) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Moruf Akinderu Fatai ɗan siyasan kasar Najeriya ne. Ya kasance ɗan majalisar wakilai a majalisar wakilai ta ƙasa, mai wakiltar mazaɓar Oshodi-Isolo na jihar Legas a majalisa ta 7 daga shekarun 2011 zuwa 2015. A shekarar 2023 aka rantsar da shi a matsayin kwamishinan gidaje a jihar Legas. [1] [2] [3]

  1. Adebanjo, Tajudeen (2024-07-30). "Akinderu-Fatai again wins Commissioner of the Year". The Nation Newspaper (in Turanci). Retrieved 2024-12-30.
  2. Olujinmi, David (2024-06-26). "There is a 2.3 million housing gap in Lagos – Lagos State Housing Commissioner". Nairametrics (in Turanci). Retrieved 2024-12-30.
  3. "Lagos state commissioners: Sanwo-Olu swear in 37 pipo wey state lawmakers confam". BBC News Pidgin. 2023-09-13. Retrieved 2024-12-30.