Mounkaila Ide Barkire

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mounkaila Ide Barkire
Rayuwa
Haihuwa Nijar, 19 ga Janairu, 1972 (52 shekaru)
ƙasa Nijar
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 


Mounkaila Garike Ide Barkire (an haife shi 19 Janairu 1972), wanda kuma aka fi sani da laƙabinsa Bappa, tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Nijar wanda ya taka leda a matsayin ɗan wasan gaba. Daga 1992 zuwa 1998, ya zura ƙwallaye bakwai a wasanni goma sha uku da ya buga wa tawagar kasar Nijar. [1]

Girmamawa[gyara sashe | gyara masomin]

Sahel SC

  • Ligue 1 (Nijar) : 1996 [1]

Afrika Sports d'Abidjan

  • Ligue 1 (Ivory Coast) : 1999 [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. 1.0 1.1 1.2 Mounkaila Ide Barkire at National-Football-Teams.com