Muhammad Ali Luqman
Appearance
|
| |
| Rayuwa | |
| Haihuwa |
Aden (en) |
| ƙasa | Yemen |
| Mutuwa | 24 ga Maris, 1966 |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan jarida da marubuci |

Muhammad Ali Luqman (6 Nuwamba Nuwamba 1898 – 24 Maris 1966), ya kasan ce wani lauya ne dan Yemen, marubuci, kuma ɗan jarida . Ya kafa Faṫāṫ Al-Jazirah ( Larabci: فَـتَـاة الْـجَـزِيْـرَة ), jaridar farko mai zaman kanta a Yemen. [1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Ulrike Freitag Indian Ocean Migrants and State Formation in Hadhramaut: Reform