Muhammed Kazaure Gudaji

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Muhammed Kazaure Gudaji [1] ɗan majalisar wakilan Najeriya ne mai wakiltar Kazaure, Roni, Gwiwa, Mazaɓar Yankwashi ta jihar Jigawa. [2]

Ya sami takardar shedar karatun shi ta WASC a makarantar Sakandaren Gwamnati da ke Dala a jihar Kano a shekara ta (1994), [3] Yana daga cikin hazikan wakilan gidan a Najeriya. Yana bayar da gudummawa sosai a gida kamar matsalar ta'addancin ya fi cutarwa fiye da littafin nan na Covid19 [4]rashin amincewa da gabatar da Godwin Emefiele [5] kuma inda ya ce a ba shi izinin tura sojoji zuwa Sambisa. [6]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Latest News About Mohammed Gudaji Kazaure In Nigeria Today 25.06.2020". Naija News (in Turanci). Retrieved 2020-06-25.
  2. "Hon. Muhammed Kazaure Gudaji". Archived from the original on April 21, 2018. Retrieved April 20, 2018.
  3. Empty citation (help)
  4. "Banditry more dangerous than coronavirus pandemic - Rep. Kazaure". Vanguard News (in Turanci). 2020-06-18. Retrieved 2020-06-25.
  5. "Gudaji Kazaure news - latest breaking stories and top headlines". TODAY (in Turanci). Archived from the original on 2020-06-29. Retrieved 2020-06-25.
  6. "Gudaji Kazaure Archives". TheCable (in Turanci). Archived from the original on 2020-06-25. Retrieved 2020-06-25.