Mukarama Abdulai

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mukarama Abdulai
Rayuwa
Haihuwa Tamale, 10 Oktoba 2002 (21 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Makaranta University for Development Studies (en) Fassara
Tyler Junior College (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Tyler Apaches women's soccer (en) Fassara-
  Ghana women's national under-17 football team (en) Fassara2017-2018
  Ghana women's national football team (en) Fassara2019-
Northern Ladies FC (en) Fassara2019-2021
  Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Ghana ta kasa da shekaru 202019-
Deportivo Alavés Gloriosas (en) Fassara2021-2023
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 1.6 m

Mukarama Abdulai (an haife ta a ranar 16 ga Oktoba, shekarar 2002) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Ghana wadda ke taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Back Maideins da kuma ƙungiyar ƙwallon kafa ta mata ta ƙasar Ghana .

Ta jagoranci kungiyar kwallon kafa ta Ghana a lokacin gasar cin kofin duniya ta mata 'yan kasa da shekaru 17 na shekarar 2018 a Uruguay, inda ta lashe kyautar takalmin zinare saboda kwallaye bakwai da ta ci a gasar. Ta ci kwallaye uku a wasa ɗaya a yayin karawar su ta farko da kasar da ta karbi bakuncin gasar. Bugu da kari, ta lashe Bronze Ball.

Lambobin Yabo[gyara sashe | gyara masomin]

Gasar kofin duniya na mata 'yan ƙasa da shekaru 17 na FIFA

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]