Nasiru Sani Zangon-Daura

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.

Nasiru Sani Zangon-Daura (An haifeshi ranar 23 ga watan Janairu, 1959). Ya kasance ɗan asalin karamar hukumar Zango ta jihar Katsina ne, kuma ɗa ne ga Alhaji Sani Zangon-Daura da Fatima Sani.

Zaben 2023 na Sanata mai wakiltar Katsina Zone[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 26 ga watan Febwairu, shekara ta 2023, Hon Nasiru Sani Zangon Daura ya samu nasarar lashe zaben da akayi da kuri'a 174,062.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]