Ndèye Fatou Ndiaye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ndèye Fatou Ndiaye
Rayuwa
Haihuwa 21 ga Yuli, 1994 (29 shekaru)
ƙasa Senegal
Karatu
Makaranta Hopkins High School (en) Fassara
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a basketball player (en) Fassara
Itinerary
Ƙungiyoyi Shekaru Pos Nbr
 
Muƙami ko ƙwarewa shooting guard (en) Fassara

Ndèye Fatou Ndiaye (an haife ta a 21 ga Yuli 1994) ƴar wasan ƙwallon kwando ce na ƙasar Senegal don Kungiyar Kwando ta Saint-Louis da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Senegal . [1]

Ta halarci gasar cin kofin kwallon kwandon mata ta FIBA ta 2018 . [2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Eurobasket.com profile[permanent dead link]
  2. 2018 FIBA Women's Basketball World Cup profile