Nkonya Ahenkro

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nkonya Ahenkro

Wuri
Map
 7°06′59″N 0°19′27″E / 7.11639°N 0.32417°E / 7.11639; 0.32417
Ƴantacciyar ƙasaGhana
Yankuna na GhanaOti Region
Gundumomin Ghanagundumar Biakoye
Labarin ƙasa
Altitude (en) Fassara 153 m

Nkonya Ahenkro karamin gari ne kuma babban birnin gundumar Biakoye, gunduma a yankin Oti na kasar Ghana.[1] Ana iya samun wannan sunan daga ɗan Brazil ɗan Afirka ko ɗan Brazil Haiti saboda bauta.[2][3]

Wurin Zama[gyara sashe | gyara masomin]

Wuri[gyara sashe | gyara masomin]

Nkonya Ahenkro yana da iyaka zuwa gabas da ƙauyen Hohoe, kuma daga kudu yana da ƙauyen Dafor . tana da garuruwa goma da suka fara da Asakyiri lokacin shiga garin daga Kpando sai Ahondzo, Akloba, Owulibito, Ntsumru, kedjebi, Ntumda, Tayi, Tepo daga karshe Wurupong . Harshen da ake magana shine [Nkonya] tare da noma da farauta a matsayin babban aikinsu.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "One District One Factory (1D1F)".
  2. "Ghana Statistical Services".
  3. "Region - Biakoye District". GhanaDistricts.com. Archived from the original on 2012-06-22. Retrieved 2012-07-15.