Nkosingiphile Ngcobo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nkosingiphile Ngcobo
Rayuwa
Haihuwa Pietermaritzburg (en) Fassara, 16 Nuwamba, 1999 (24 shekaru)
ƙasa Afirka ta kudu
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Ƙungiyar ƙwallon kafa ta Kaizer Chiefs-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Nkosingiphile Nhlakanipho Ngcobo (an haife shi 16 Nuwamba 1999), wanda ake yi masa lakabi da Mshini ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ke taka leda a Kaizer Chiefs . [1]

Ya taka leda a gasar COSAFA U-20 na 2016, 2017 COSAFA U-20 Cup[2] daga baya kuma 2019 Africa U-20 Cup of Nations, inda aka ba shi suna ga CAF Best XI.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Nkosingiphile Ngcobo at Soccerway
  2. "FULLTIME – COSAFA U20: South Africa 1 Zambia 2 – Final". Council of Southern Africa Football Associations. 16 December 2016. Retrieved 1 November 2020.
  3. "Chiefs Starlet On Captaining SA". Soccer Laduma. 19 December 2017. Archived from the original on 6 November 2020. Retrieved 1 November 2020.