Ntiero Effiom
Ntiero Effiom | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Cross River, 22 Nuwamba, 1946 | ||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||
Mutuwa | Cross River, 10 Satumba 2014 | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa da association football coach (en) | ||||||||||||||||||
|
Ntiero Effiom (22 Nuwamba 1946-10 Satumba 2014) kocin ƙwallon ƙafa ne na Najeriya wanda ya jagoranci Pelican Stars da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya.[1][2]