O.M. Ogbulu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
O.M. Ogbulu
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi namiji
Wurin haihuwa Ukwa ta Yamma
Sana'a marubuci da Malami

Onyemachi Maxwell Ogbulu wanda aka fi sani da O.M. Ogbulu masanin ilimin Najeriya ne. Shi ne Mataimakin Shugaban Jami’ar Jihar Abia na Uturu na 8 kuma na yanzu tun daga cikin watan Disamban 2021.[1][2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Kwaifa, Aliyu (29 November 2020). "ABIA: Prof. Maxwell Ogbulu Emerges As New ABSU VC". Daily Trust. Retrieved 23 February 2022.
  2. Agwu, Udoka (14 November 2021). "ABSU VC raises committees to grow human, natural resources". Business Day. Retrieved 23 February 2022.
  3. Eze, James (24 November 2020). "Ikpeazụ appoints new VC for Abia university". Premium Times. Retrieved 23 February 2022.