Omar Jagne

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Omar Jagne
Rayuwa
Haihuwa Gambiya, 10 ga Yuni, 1992 (31 shekaru)
ƙasa Gambiya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Falu FK (en) Fassara2011-2012
Dalkurd FF (en) Fassara2013-20156216
  Kungiyar kwallon kafa ta Gambia2015-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Omar Jagne (an haife shi a ranar 10 ga watan Yuni 1992)[1] ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Gambia wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan gaba ga kungiyar kwallon kafa ta IFK Haninge a rukunin 1 na Sweden, a matakin na biyar.[2] [3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Lamin Beyai, Modou (28 December 2012). "Omar Jagne joins Dalkurd" . Gambia Sports Online . gambiasports.gm. Retrieved 16 September 2015.
  2. "Officiellt: Bullermyrens IK värvar Omar Jagne" . Fotbolltransfers.com (in Swedish). Fotbolltransfers.com. 2 May 2018. Retrieved 8 May 2018.
  3. "Officiellt: Ljungskile SK bryter med Omar Jagne" . Fotbolltransfers.com (in Swedish). Fotbolltransfers.com. 7 October 2017. Retrieved 8 May 2018.
  4. Lind, Thomas (6 April 2015). "Jagne i landslaget" . Dalarnas Tidningar (in Swedish). dt.se. Retrieved 16 September 2015.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]