Omar Kaboré

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Omar Kaboré
Rayuwa
Haihuwa Burkina Faso, 19 ga Yuli, 1990 (33 shekaru)
ƙasa Burkina Faso
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Union Sportive des Forces Armées (en) Fassara2014-
  Kungiyar kwallon kafa ta Burkina Faso2015-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Omar Kaboré (an haife shi a cikin shekara ta 1993) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Burkina Faso wanda ke taka leda a Lusaka Dynamos a ƙasar Zambiya inda ya koma matsayin mai kyauta daga CF Mounana.[1]

Kaboré ya koma ƙungiyar El Raja SC ta Masar a cikin watan Satumban 2017.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2018-10-19. Retrieved 2023-03-30.
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2018-01-23. Retrieved 2023-03-30.