Ousmane Zeidine Ahmeye
Ousmane Zeidine Ahmeye | |||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Nijar, 9 ga Yuni, 1994 (29 shekaru) | ||||||||||||||||||||||
ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||
Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||
Tsayi | 187 cm |
Ousmane Zeidine Ahmeye (an haife shi 9 Yunin shekarar alif dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994), shi ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar ne da ke taka leda a gaba .
Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]
Kulab[gyara sashe | gyara masomin]
A watan Yunin shekarata 2013, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Angers ta Faransa a gasar Lig 2. A ranar 17 ga watan Agustan shekarar 2016, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Dordoi Bishkek ta Kyrgyzstan.
Na duniya[gyara sashe | gyara masomin]
Ahmeye ya fara buga wa kungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijer wasa da Burkina Faso a ranar 23 ga Maris 2013. [1]
Ƙididdigar aiki[gyara sashe | gyara masomin]
Na duniya[gyara sashe | gyara masomin]
Kungiyar kwallon kafa ta Niger | ||
---|---|---|
Shekara | Ayyuka | Goals |
2013 | 1 | 0 |
Jimla | 1 | 0 |
Ƙididdigar da ta dace daidai da wasa ta buga 23 Maris 2013 [1]
Daraja[gyara sashe | gyara masomin]
Kulab[gyara sashe | gyara masomin]
- Dordoi Bishkek
- Kofin Kirgizistan (1): 2016
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ 1.0 1.1 "Ousmane Ahmeye Zeidine". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmerman. Retrieved 26 October 2016. Cite error: Invalid
<ref>
tag; name "NFT Stats" defined multiple times with different content