Jump to content

Ousmane Zeidine Ahmeye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ousmane Zeidine Ahmeye
Rayuwa
Haihuwa Nijar, 9 ga Yuni, 1994 (30 shekaru)
ƙasa Nijar
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Niger national football team (en) Fassara2013-201310
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Tsayi 187 cm

Ousmane Zeidine Ahmeye (an haife shi 9 Yunin shekarar alif dubu daya da dari tara da casain da hudu 1994), shi ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar ne da ke taka leda a gaba .

A watan Yunin shekarata 2013, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Angers ta Faransa a gasar Lig 2. A ranar 17 ga watan Agustan shekarar 2016, Ahmeye ya sanya hannu kan ƙungiyar Dordoi Bishkek ta Kyrgyzstan.

Ahmeye ya fara buga wa kungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijer wasa da Burkina Faso a ranar 23 ga Maris 2013. [1]

Ƙididdigar aiki

[gyara sashe | gyara masomin]
Kungiyar kwallon kafa ta Niger
Shekara Ayyuka Goals
2013 1 0
Jimla 1 0

Ƙididdigar da ta dace daidai da wasa ta buga 23 Maris 2013 [1]

Dordoi Bishkek
  • Kofin Kirgizistan (1): 2016
  1. 1.0 1.1 "Ousmane Ahmeye Zeidine". National Football Teams. Benjamin Strack-Zimmerman. Retrieved 26 October 2016. Cite error: Invalid <ref> tag; name "NFT Stats" defined multiple times with different content