Rose Zang Nguele

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rose Zang Nguele
Rayuwa
Haihuwa Yaounde, 12 Mayu 1947
ƙasa Kameru
Mutuwa Yaoundé General Hospital (en) Fassara, 24 ga Yuli, 2023
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Rose Zang Nguele (12 Mayu 1947 - 24 Yuli 2023) 'yar siyasa ce 'yar Kamaru. Ta kasance ministar harkokin jin daɗin jama'a ta ƙasar Kamaru daga shekarun 1984 zuwa 1988 da kuma mamba a majalisar dokokin ƙasar daga shekarun 1992 zuwa 1997.[1][2]

Nguele ta mutu a ranar 24 ga watan Yuli, 2023, tana da shekaru 76.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. DeLancey, Mark Dike; Mbuh, Rebecca Neh; Delancey, Mark W. (2010). Historical Dictionary of the Republic of Cameroon. Scarecrow Press. p. 400. ISBN 9780810873995 – via Google Books.
  2. 2.0 2.1 "Nécrologie : décès de Rose Zang Nguele, ancienne ministre des Affaires sociales du Cameroun". Actu Cameroun. 24 July 2023. Retrieved 24 July 2023.