Rukiya Bizimana

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rukiya Bizimana
Rayuwa
Haihuwa 2006 (17/18 shekaru)
ƙasa Burundi
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Rukiya Bizimana[1] (an haife ta a ranar 23 ga watan Maris 2006)[2] 'yar wasan kwallon kafa ce 'yar kasar Burundi wacce ke buga wasan gaba ga kungiyar kwallon kafa ta Etoile du matin da kungiyar kwallon kafa ta mata ta Burundi.[2][3][4]

Ayyukan kasa da Kasa[gyara sashe | gyara masomin]

A watan Fabrairun 2022, Bizimana ta zira kwallaye hudu a wasan da suka yi nasara a jimillar 11-1 a kan Djibouti wanda ya ba ta damar zuwa gasar cin kofin matan Afirka ta shekarar 2022, gasar cin kofin Afirka ta mata ta farko.[5][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Rukiya Bizimana at Soccerway
  2. 2.0 2.1 "Rukiya Bizimana". Global Sports Archive. Retrieved 22 February 2022.
  3. 3.0 3.1 "Burundi earn maiden WAFCON ticket after double against Djibouti". CAFOnline (in Turanci). CAF-Confedération Africaine du Football. Retrieved 2022-02-25.
  4. "Burundi inch closer to maiden WAFCON after big home win". CAFOnline. CAF-Confedération Africaine du Football. 16 February 2022. Retrieved 11 March 2022.
  5. "Burundi qualify for first ever Women's Afcon". BBC Sport (in Turanci). Retrieved 2022-02-25.