Saad Ait Khorsa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Saad Ait Khorsa
Rayuwa
Haihuwa Safi (en) Fassara, 3 ga Janairu, 1994 (30 shekaru)
ƙasa Moroko
Harshen uwa Abzinanci
Karatu
Harsuna Larabci
Abzinanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
FUS de Rabat (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa fullback (en) Fassara

Saad ait Khorsa, an haife shi (1994-01-03 ) a Safi, Morocco, ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Morocco wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron baya ga FUS Rabat . [1] [2]

An dauke shi a matsayin daya daga cikin mafi kyawun baya na hagu a Botola . Ya zura kwallo a wasan karshe na rukuni-rukuni na gasar zakarun kulob-kulob na UAFA na 2017 don taimaka wa kulob dinsa ya samu tikitin zuwa wasan kusa da na karshe. [3]

Magana[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Mercato: Saad Ait Khorsa rejoint le FUS". m.le360.ma (in Faransanci). Retrieved 2018-01-20.
  2. "Saad Ait Khorsa". footballdatabase.eu. Retrieved 2018-02-24.
  3. "Al Ahed vs. FUS Rabat - 29 July 2017". Soccerway. Retrieved 2018-01-20.