Saidu Samaila Sambawa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Saidu Samaila Sambawa
Minister of Sports (en) Fassara

ga Yuli, 2005 - ga Yuni, 2006
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Sambawa (tsakiyar) tare da matarsa (dama) da Elizabeth II (hagu), 2003

Saidu Samaila Sambawa ɗan siyasar Najeriya ne, kuma mamba ne a jam'iyar (P.D.P) jagoranci ma'aikatar wasanni da ci gaban zamantakewa ta tarayyar Najeriya har zuwa lokacin da aka yi wa majalisar ministocin garambawul a cikin watan Yunin shekara ta 2006, inda aka maye gurbinsa da Bala Bawa Ka'oje.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Taiwo, Juliana (2006-06-23). "Kaoje Promises New Phase for Sports". This Day. Archived from the original on 2007-09-27. Retrieved 2006-07-16.