Jump to content

Saidu Samaila Sambawa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Saidu Samaila Sambawa
Minister of Sports (en) Fassara

ga Yuli, 2005 - ga Yuni, 2006
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da minista
Sambawa (tsakiyar) tare da matarsa (dama) da Elizabeth II (hagu), 2003

Saidu Samaila Sambawa ɗan siyasar Najeriya ne, kuma mamba ne a jam'iyar (P.D.P) jagoranci ma'aikatar wasanni da ci gaban zamantakewa ta tarayyar Najeriya har zuwa lokacin da aka yi wa majalisar ministocin garambawul a cikin watan Yunin shekara ta 2006, inda aka maye gurbinsa da Bala Bawa Ka'oje.[1]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


  1. Taiwo, Juliana (2006-06-23). "Kaoje Promises New Phase for Sports". This Day. Archived from the original on 2007-09-27. Retrieved 2006-07-16.