Simeon Ekpe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Simeon Ekpe
Rayuwa
Haihuwa 8 ga Afirilu, 1934
ƙasa Najeriya
Mutuwa 15 ga Maris, 2010
Karatu
Makaranta University of London (en) Fassara
Sana'a
Sana'a mai shari'a

Simeon Osuji Ekpe An haife shi (9 ga watan Afrilun 1935 – 16 Maris 2011, a Nwangele) ya kasance mai shari’a ta kotun ɗaukaka ƙara ta Najeriya kuma tsohon babban alƙalin jihar Imo. Ekpe ya yi karatu a Kwalejin Bishop Shanahan da ke Orlu da Jami'ar Landan.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]