Sophie Kyagulanyi
|
| |
| Rayuwa | |
| ƙasa | Uganda |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar Makerere (1998 - 2001) |
| Sana'a | |
| Sana'a |
lauya, Mai kare ƴancin ɗan'adam, advocate (en) |
| Employers |
Oxfam (en) |

Sophie Kyagulanyi ƴar fafutukar kare hakkin ɗan Adam kuma Lauya ce, ta na aiki da Oxfam a Uganda.
Ilimi.
[gyara sashe | gyara masomin]Kyagulanyi ta sami digiri na farko a fannin shari'a, a Jami'ar Makerere inda ta yi karatu daga shekarun 1998, zuwa 2001.[1]
Sana'a.
[gyara sashe | gyara masomin]Kyagulanyi tayi aiki a matsayin mai kula da harkokin mulkin demokraɗiyya da Action Aid Uganda da kuma Manajar Shirin Jagoranci na Mata a Dandalin a Dimokuradiyya.[2] Ta yi aiki a matsayin mai Gudanar da Bincike da Shawarwari na Shari'a tare da Foundation for Human Rights Initiative daga e 2001, zuwa 2005. [3] [4] yanzu ita ce Manajar Gudanarwa da Kulawa a Oxfam a Uganda. Ta kasance memba ta kafa DefendDefenders[5] [6] kuma ta zama shugaba a shekarar 2019.[7]
Kyagulanyi tana da muƙaloli da ambato da yawa.[8] [9] A watan Yuni 2020, ta rubuta wani shafi mai taken COVID19 -A reminder why access to water is a human right.[10]
Manazarta.
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Sophie Kyagulanyi | Oxfam in Horn, East and Central Africa" . heca.oxfam.org . Retrieved 2022-02-17.
- ↑ "Foundation for Human Rights Initiative (FHRI) | Devex" . www.devex.com . Retrieved 2021-04-29.
- ↑ "Foundation for Human Rights Initiative (FHRI) | Devex" . www.devex.com . Retrieved 2021-04-29.
- ↑ "Staff – DefendDefenders" . Retrieved 2021-04-29.
- ↑ "AFRICAN DEFENDERS | Final Communiqué on the 6th hybrid EHAHRD-Net focal point meeting" . Retrieved 2021-05-01.
- ↑ "Staff – DefendDefenders" . Retrieved 2021-04-29.
- ↑ "Annual Report 2019 – DefendDefenders" . 26 October 2020. Retrieved 2021-04-29.
- ↑ Agencies (2018-07-01). "Uganda introduces social media tax despite criticism" . TODAY . Retrieved 2021-05-01.
- ↑ "HRDA Uganda" . www.ugandacivicspace.org . Retrieved 2021-05-01.
- ↑ "COVID 19 – A reminder why access to water is a human right | Oxfam in Horn, East and Central Africa" . heca.oxfam.org . Retrieved 2021-04-29.