Sylvanus Ngele

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Sylvanus Ngele
Ɗan Adam
Bayanai
Bangare na Nigerian senators of the 4th National Assembly (en) Fassara
Jinsi namiji
Ƙasar asali Najeriya
Wurin haihuwa Jihar Ebonyi
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar dattijai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party

Sylvanus Ngiji Ngele an zaɓe shi a matsayin Sanata mai wakiltar mazaɓar Ebonyi ta Arewa ta jihar Ebonyi a Najeriya a farkon jamhuriya ta huɗu a Najeriya, inda ya tsaya takara a jam'iyyar PDP. Ya fara aiki a ranar 29 ga watan Mayun shekarar 1999.[1]

Bayan ya hau kujerar sa a majalisar dattawa sai aka naɗa shi kwamitoci akan ɗa'a, tsaro & leƙen asiri (mataimakin shugaba), muhalli da lafiya.[2]

Duba sauran wasu abubuwan[gyara sashe | gyara masomin]

  • Jerin mutanen jihar Ebonyi

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]