Tashin bam a makaranta a Potiskum na 2014

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tashin bam a makaranta a Potiskum na 2014
suicide bombing (en) Fassara
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Kwanan wata 10 Nuwamba, 2014

A ranar 10 ga Nuwamba, 2014 wani dan kunar bakin wake sanye da kayan dalibaiya kashe akalla mutane 46 tare da raunata mutane da dama a taron makaranta a Potiskum, garin arewa maso gabashin Najeriya wanda kungiyar Boko Haram ta kai.[1][2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "BBC News - Nigeria school blast in Potiskum kills dozens". BBC News. Retrieved 11 November 2014.
  2. Aminu Abubakar, for CNN (10 November 2014). "47 people killed in bombing outside Nigerian school - CNN.com". CNN. Retrieved 11 November 2014.
  3. "Suicide bombing at Nigerian school kills dozens". The Sydney Morning Herald. Retrieved 11 November 2014.