Tumisang Orebonye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tumisang Orebonye
Rayuwa
Haihuwa Palapye (en) Fassara, 26 ga Maris, 1996 (28 shekaru)
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Township Rollers F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Tumisang Orebonye (an haife shi a ranar 26 ga watan Maris 1996)[1] ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Botswana [2] wanda a halin yanzu yake wasa a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta USM Alger a Ligue Professionnelle 1 na Aljeriya da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Botswana. [3]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

A cikin shekarar 2023, ya koma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta USM Alger.[4]

Girmamawa[gyara sashe | gyara masomin]

Kulob[gyara sashe | gyara masomin]

Rollers Township
  • Botswana Premier League : 1
2018-19

Individual[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Tumisang Orebonye - Soccer player profile & career statistics - Global Sports Archive" .
  2. https://www.national-footballteams.com/player/67601/Tumisang_Orebonye.html[permanent dead link]
  3. "Mercato : Tumisang Orebonye signe à l'USMA" . mediafootdz.dz . 1 February 2023. Retrieved 1 February 2023.
  4. "Algérie – USMA : Le botswanais Tumisang Orebonye pose ses valises" . africafootunited.com . 1 February 2023. Retrieved 1 February 2023.
  5. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2020-07-02. Retrieved 2023-03-27.
  6. "Galaxy are the new Mascom Top 8 stars | Sunday Standard" . www.sundaystandard.info . Archived from the original on 19 May 2019.