Zeinab Kamel Ali
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| ƙasa | Jibuti |
| Sana'a | |
| Sana'a | ɗan siyasa |
Misis Zeinab Kamel Ali ‘yar siyasa ce ta kasar m Djibouti kuma memba ne na kwamitin dindindin na Majalisar Tattalin Arziki, Jama'a da Al'adu ta Tarayyar Afirka tana ke wakiltar Gabashin Afirka.[1]