Abdelhakim Sameur

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdelhakim Sameur
Rayuwa
Haihuwa Khenchela (en) Fassara, 12 Nuwamba, 1990 (33 shekaru)
ƙasa Aljeriya
Karatu
Harsuna Larabci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
USM Khenchela (en) Fassara-
WA Tlemcen (en) Fassara2010-20137717
CS Constantine (en) Fassara2013-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Abdelhakim Sameur (an haife shi a ranar 12 ga watan Nuwambar 1990 a Khenchela), ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Aljeriya. A halin yanzu yana taka leda a ƙungiyar USM Khenchela a gasar Ligue Professionnelle 1 ta Algeria.[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. La Fiche de Abdelhak SAMEUR Archived Nuwamba, 8, 2011 at the Wayback Machine; DZFoot, Retrieved January 27, 2012.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]