Abdoul Aziz Hamza
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Niamey, 5 ga Yuni, 1982 (43 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||||||||||
Hamza Hamadou Abdoul Aziz Konkissere (an haife shi a shekara ta 1982 a Nijar ) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Nijar, wanda a halin yanzu yake bugawa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta JS du Ténéré.
Sana'a
[gyara sashe | gyara masomin]Ɗan wasan ya taka leda a ƙungiyar BEC Tero Sasana FC a gasar Premier ta Thailand.
Ayyukan ƙasa da ƙasa
[gyara sashe | gyara masomin]Shi memba ne na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar [1] kuma ya fara buga wasansa na farko a ranar 31 ga watan Mayu, shekara ta 2008 a Kampala da kungiyar kwallon kafa ta Uganda. [2]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Abdoul Aziz Hamza at National-Football-Teams.com
- ↑ Abdoul Aziz Hamza – FIFA competition record