Niamey
|
Ɲamay (mis) Yamai (ha) ⵏⵉⴰⵎⵢ (mis) | |||||
|
| |||||
|
| |||||
| Wuri | |||||
| |||||
| Jamhuriya | Nijar | ||||
| Babban birnin | |||||
| Yawan mutane | |||||
| Faɗi | 1,496,260 (2024) | ||||
| • Yawan mutane | 6,252.65 mazaunan/km² | ||||
| Labarin ƙasa | |||||
| Yawan fili | 239,300,000 m² | ||||
| Wuri a ina ko kusa da wace teku | Nijar | ||||
| Altitude (en) | 207 m | ||||
| Sun raba iyaka da | |||||
| Tsarin Siyasa | |||||
| • Gwamna |
Oumarou Dogari Moumouni (en) | ||||
| Bayanan Tuntuɓa | |||||
| Lambar aika saƙo | 8000 | ||||
| Kasancewa a yanki na lokaci | |||||
| Tsarin lamba ta kiran tarho | 20 | ||||
| Lamba ta ISO 3166-2 | NE-8 | ||||

Niamey babban birnin ƙasar Nijar ne. Wannan birnin yana a matsayin babbar gundumar Birni kuma ya hada gunduma biyar ne. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimillar mutane 1,302,910 (miliyan ɗaya da dubu dari uku da biyu da dari tara da goma). An gina birnin Niamey a farkon karni na ashirin bayan haifuwan annabi Issa. Babban kogin nan na "Niger" wanda cibiyarshi take tsakanin Sierra Leone da Guinée, ya ratsa birnin Niamey.[1] [2]
Tarihi
[gyara sashe | gyara masomin]Birnin Niamey ya fara ci gaba ne wajen shekarar 1900, a daidai wani waje inda Fulanin Koira, Gaweye, Kalley, Maourey, Zongo, Gamkalé da Saga suke a lokacin. Kabilar da tafi yawa sune Zabarmawa ko kuma Songhai. Turawa sun iso Niamey ne a makare saboda tana can yammacin kasar inda babu wani kasuwanci da akeyi. Mutanen Gurmance (Gourmantché) ne suka fara rayuwa a yankin Niamey. Amma, wadanda suka kafa kauyen Niamey, Arewane da suka zo daga Matankari.


Hotuna
[gyara sashe | gyara masomin]-
Ofishin jakadancin Turkiyya a birnin
-
Kogin Niger, a Yamai
-
Wani babban kamtin siyar da kayayyaki a birnin
-
Ma'aikatar Mai (Nijar)
-
Niger, Niamey, Niger Housing Bank
-
Nijar, Niamey, Majalisar Dokoki ta Kasa
-
Ma'aikatar Kudi ta Yamai
-
Bankin Eco a birnin
-
Babban Masallaci a birnin
-
Gidan adana kayan Tarihi na Ƙasa a birnin
-
Makabartar Yantala, Niamey
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Statsoid Archived 2009-07-24 at the Wayback Machine:
- ↑ Perotti, Luigi; Dino, Giovanna Antonella; Lasagna, Manuela; Moussa, Konaté; Spadafora, Francesco; Yadji, Guero; Dan-Badjo, Abdourahamane Tankari; De Luca, Domenico A. (2016-11-01). "Monitoring of Urban Growth and its Related Environmental Impacts: Niamey Case Study (Niger)". Energy Procedia (in Turanci). 97: 37–43. doi:10.1016/j.egypro.2016.10.014. hdl:2318/1627824. ISSN 1876-6102.
