Niamey

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Niamey
Ɲamay (mis)
Yamai (ha)
ⵏⵉⴰⵎⵢ (mis)


Wuri
Map
 13°30′54″N 2°07′03″E / 13.515°N 2.1175°E / 13.515; 2.1175
JamhuriyaNijar
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 1,026,848 (2012)
• Yawan mutane 4,291.05 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 239,300,000 m²
Wuri a ina ko kusa da wace teku Nijar
Altitude (en) Fassara 207 m
Sun raba iyaka da
Tsarin Siyasa
• Gwamna Barry Bibata Niandou (en) Fassara (9 ga Janairu, 2003)
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Lamba ta ISO 3166-2 NE-8
niamey harobanda
Koris na Yamai kewaye da lambuna

Niamey babban birnin ƙasar Nijar ne. Wannan birnin yana a matsayin babbar gundumar Birni kuma ya hada gunduma biyar ne. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekarar 2011, jimillar mutane 1,302,910 (miliyan ɗaya da dubu dari uku da biyu da dari tara da goma). An gina birnin Niamey a farkon karni na ashirin bayan haifuwan annabi Issa. Babban kogin nan na "Niger" wanda cibiyarshi take tsakanin Sierra Leone da Guinée, ya ratsa birnin Niamey.

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Birnin Niamey ya fara ci gaba ne wajen shekarar 1900, a daidai wani waje inda Fulanin Koira, Gaweye, Kalley, Maourey, Zongo, Gamkalé da Saga suke a lokacin. Kabilar da tafi yawa sune Zabarmawa ko kuma Songhai. Turawa sun iso Niamey ne a makare saboda tana can yammacin kasar inda babu wani kasuwanci da akeyi. Mutanen Gurmance (Gourmantché) ne suka fara rayuwa a yankin Niamey. Amma, wadanda suka kafa kauyen Niamey, Arawa ne da suka zo daga Matankari.

Niger, Niamey, Place du Temple
Niger, Niamey, Place du Liptako-Gourma

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]