Abdul-Basit Adam
Appearance


![]() | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Kumasi, 13 ga Faburairu, 1995 (30 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Ghana | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Harsuna | Turanci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Ataka |
Abdul-Basit Adam An haife shi a ranar 13 ga watan Fabairun 1995, a Kumasi, ta ƙasar Ghana ). Ya kasance ƙwararren ɗan wasan kwallon kafa ta kasar Ghana wanda ke taka leda a gaba. Ɗan wasa ne da ke da matuƙar ƙwazo .[1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-10-27. Retrieved 2021-10-13.
Hanyoyin haɗin waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Abdul-Basit Adam at FootballDatabase.eu
- Abdul-Basit Adam at Soccerway