Abdul-Basit Adam

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abdul-Basit Adam
Rayuwa
Haihuwa Kumasi, 13 ga Faburairu, 1995 (29 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
New Edubiase United (en) Fassara2012-2013187
Free State Stars F.C. (en) Fassara2013-2015157
Giresunspor (en) Fassara2015-201500
Gefle IF (en) Fassara2016-
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka

Abdul-Basit Adam An haife shi a ranar 13 ga watan Fabairun 1995, a Kumasi, ta ƙasar Ghana ). Ya kasance ƙwararren ɗan wasan kwallon kafa ta kasar Ghana wanda ke taka leda a gaba. Ɗan wasa ne da ke da matuƙar ƙwazo .[1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

 

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]

  1. https://ng.soccerway.com/players/abdul-basit-adam/356757/