Abdul-Basit Adam
Appearance


| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Kumasi, 13 ga Faburairu, 1995 (31 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Ghana | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Turanci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Ataka | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Abdul-Basit Adam An haife shi a ranar 13 ga watan Fabairun 1995, a Kumasi, ta ƙasar Ghana ). Ya kasance ƙwararren ɗan wasan kwallon kafa ta kasar Ghana wanda ke taka leda a gaba. Ɗan wasa ne da ke da matuƙar ƙwazo .[1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2021-10-27. Retrieved 2021-10-13.
Hanyoyin haɗin waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Abdul-Basit Adam at FootballDatabase.eu
- Abdul-Basit Adam at Soccerway