Adejoro Adeogun
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - District: Akoko South East/Akoko South West | |||
| Rayuwa | |||
| Haihuwa | 23 ga Yuni, 1967 (58 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
Isa Adejoro Adeogun (an haife shi 23 ga watan Yuni 1967) ɗan siyasan Najeriya ne. Dan Majalisar Wakilan Najeriya ne, mai wakiltar Akoko Kudu maso Gabas / Akoko Kudu maso Yamma na Jihar Ondo. A yanzu haka yana wa’adinsa na farko a majalisar dokokin kasar bayan an zabe shi a watan Maris na 2019 a karkashin jam’iyyar APC.[1]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Fagbemigun, Israel (28 February 2022). "Resourceful Legislature: The Adeogun example". Vanguard. Retrieved 9 June 2022.