Jump to content

Agbonayinma Ehiozuwa

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Agbonayinma Ehiozuwa
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

9 ga Yuni, 2015 - 9 ga Yuni, 2019
Jim Aiku Adun (en) Fassara
District: Egor/Ikpoba-Okha
Rayuwa
Haihuwa jahar Edo, 1961 (63/64 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Harshen Edo
Karatu
Makaranta University of Houston (en) Fassara
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Harshen Edo
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, mawaƙi da ɗan kasuwa
Imani
Addini Kiristanci
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party
All Progressives Congress

Agbonayinma Ehiozuwa (an haife shi a shekara ta 1961) ɗan siyasan Najeriya ne kuma mawaƙi kuma tsohon ɗan majalisar wakilai na Najeriya kuma ɗan kasuwa ne.[1]

Ƙuruciya da ilimi

[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 1978 Ehiozuwa ya halarci makarantar firamare ta Agbado kafin ya wuce makarantar sakandare ta Airwele a shekarar 1983.[2] Ya ci gaba da karatunsa a fannin harkokin tsaro da leken asiri a jami'ar Houston, Texas.[3]

  1. Nwafor (2022-06-25). "Money not the ultimate decider in politics, people vote to change hapless situations – Iduoriyekemwen" . Vanguard News . Retrieved 2022-08-17.
  2. "Hon. Ehiozuwa Agbonayinma biography, net worth, age, family, contact & picture" . www.manpower.com.ng . Retrieved 2022-09-06.
  3. "Hon. Ehiozuwa Agbonayinma biography, net worth, age, family, contact & picture" . www.manpower.com.ng . Retrieved 2022-09-06.