Agnes Kauzuu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Agnes Kauzuu
Rayuwa
Haihuwa 7 ga Yuli, 1979 (44 shekaru)
ƙasa Namibiya
Karatu
Harsuna Harshen Namlish
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Tura Magic F.C. (en) Fassara-
  Kungiyar Kwallon Kafa ta Mata ta Namibiya-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai tsaran raga

Agnes Kauzuu (an haife ta a ranar 22 ga watan Disamba na shekara ta 1992) ƴar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Namibia wacce ke taka leda a matsayin Mai tsaron gida na kungiyar Tura Magic FC ta Namibia da kuma tawagar mata ta Namibia . An ba ta suna Mashaba, [1] ta kasance daga cikin tawagar a Gasar Cin Kofin Mata ta Afirka ta 2014. A matakin kulob din ta buga wa UNAM Bokkies FC a Namibia.[2][3]

Bayanan da aka ambata[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "caf-Brave Gladiators profiles".
  2. "Shipanga names Gladiators for Women Championship". nfa.org.na. 2 October 2014.
  3. "Host Namibia unveil final squad". cafonline.com. 3 October 2014. Archived from the original on 4 November 2016.