Jump to content

Ahmad Babba Kaita

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ahmad Babba Kaita
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

ga Yuni, 2019 - Mayu 2023
District: Katsina North
Rayuwa
Cikakken suna Ahmad Babba Kaita
Haihuwa ga Augusta, 1968 (57 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Congress for Progressive Change (en) Fassara

Ahmad Babba Kaita (An haifi Kaita ne a ranar takwas 8, ga watan Satumba, shekarata alif ɗari tara da sittin da takwas 1968), kuma bahaushe ne.

Kasar Ahmad Babba Kaita

[1]

Karatu da Aiki.

[gyara sashe | gyara masomin]

Ya yi karatun firamari a Sada Primary School dake a Kankiya tsakanin shekarar 1974, zuwa 1980. Ya koyi karatun addini saga wurin mahaifinshi. Ya yi karatu a kwalejin Kufena Wusasa Zariya a jihar Kaduna tsakanin 1980, zuwa 1985. Ya yi karatun digiri na farko akan sociology a Bayero University dake Kano a 1992, bayan ya kammala sai yayin bautar kasa a jihar Fatakut a shekar 1994, zuwa 1995. Bayan ya kammala bautar ƙasa yayi aiki a Splendid International Limited, ɗaya daga cikin kamfanonin mai da iskar a Najeriya, har na tsawon shekara 15, wanda ya kai matsayin manajin darakta. Ya kuma yi aiki a Everglades Agencies Limited kafin ya shiga siyasa [3 1]Ya kuma kasance mamba na Majalisar wakilan Najeriya, wanda ke wakiltar kwantuwansin Kankia/Ingawa/Kusada Jihar Katsina, Najeriya. Ya zama mamba ne a shekarar 2011.[2]

  1. https://blerf.org/index.php/biography/babba-ahmad-kaita/
  2. "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". Nassnig.org. Retrieved 2020-01-08.
  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-09. Retrieved 2023-03-09.