Ahmad Babba Kaita
ga Yuni, 2019 - Mayu 2023 District: Katsina North | |||
| Rayuwa | |||
| Cikakken suna | Ahmad Babba Kaita | ||
| Haihuwa | ga Augusta, 1968 (57 shekaru) | ||
| ƙasa | Najeriya | ||
| Karatu | |||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||
| Sana'a | |||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||
| Imani | |||
| Jam'iyar siyasa |
Congress for Progressive Change (en) | ||
Ahmad Babba Kaita (An haifi Kaita ne a ranar takwas 8, ga watan Satumba, shekarata alif ɗari tara da sittin da takwas 1968), kuma bahaushe ne.

Karatu da Aiki.
[gyara sashe | gyara masomin]Ya yi karatun firamari a Sada Primary School dake a Kankiya tsakanin shekarar 1974, zuwa 1980. Ya koyi karatun addini saga wurin mahaifinshi. Ya yi karatu a kwalejin Kufena Wusasa Zariya a jihar Kaduna tsakanin 1980, zuwa 1985. Ya yi karatun digiri na farko akan sociology a Bayero University dake Kano a 1992, bayan ya kammala sai yayin bautar kasa a jihar Fatakut a shekar 1994, zuwa 1995. Bayan ya kammala bautar ƙasa yayi aiki a Splendid International Limited, ɗaya daga cikin kamfanonin mai da iskar a Najeriya, har na tsawon shekara 15, wanda ya kai matsayin manajin darakta. Ya kuma yi aiki a Everglades Agencies Limited kafin ya shiga siyasa [3 1]Ya kuma kasance mamba na Majalisar wakilan Najeriya, wanda ke wakiltar kwantuwansin Kankia/Ingawa/Kusada Jihar Katsina, Najeriya. Ya zama mamba ne a shekarar 2011.[2]
Manazarta.
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://blerf.org/index.php/biography/babba-ahmad-kaita/
- ↑ "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". Nassnig.org. Retrieved 2020-01-08.
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2023-03-09. Retrieved 2023-03-09.