Ahmed Kendouci

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ahmed Kendouci
Rayuwa
Haihuwa Griss, 22 ga Yuni, 1999 (24 shekaru)
ƙasa Aljeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Ahmed Kendouci (an haife shi a shekara ta 1999), shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Aljeriya wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya a ƙungiyar Al Ahly ta Masar da kuma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Aljeriya .[1][2]

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

A shekarar 2023, ya shiga Al Ahly .[3]

Ƙwallayen ƙasa da ƙasa[gyara sashe | gyara masomin]

Manufar Kwanan wata Wuri Abokin hamayya Ci Sakamako Gasa
1. 17 Disamba 2022 19 ga Mayu 1956 Stadium, Annaba, Algeria </img> Senegal 1-1 2–2 Sada zumunci

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Ahmed Kendouci Profile". Football Database EU. Archived from the original on 2020-10-19. Retrieved 18 December 2021.
  2. "Ahmed Kendouci - Profile with news, career statistics and history". Soccerway. Archived from the original on 2021-07-10. Retrieved 18 December 2021.
  3. "Officiel : Ahmed Kendouci s'engage avec Al Ahly". dzfoot.com. 28 January 2023. Retrieved 28 January 2023.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]